Wasu jami’an hukumar kula da zurga-zurgar ababen hawa ta jihar Kano KAROTA, sun jikkata wasu matasa a nan Kano bayan da suka yi musu duka da...
Bauran Kano Hakimin Rogo Alhaji Muhammad Maharaz,ya ce bunkasa matasa tare da Samar musu aiyyuka yi musamman ma na hannu a sana’o’i daban -daban da suka...
Sufeto Janar na ‘yan sandan Nageriya Muhammad Adamu, ya ba da umarnin turawa da jirage masu saukar ungulu na rundunar a sassan kasar baki daya domin...
Gwamnatin tarayya ta baiwa tsofafin ma’aikatan kamfanin jirgin saman na Nigeria Airways tabbacin biyan su hakokin su bayan kammala bincike. Babban sakatare a ma’aikatar kudi ta...
Jam’iyyar PRP ta ce za ta daukaka kara kan hukuncin da kotun sauraran korafin zaben ‘yan majalisun dokokin tarayya na jihar Kaduna ta yanke game da...
Sabon Ministan kwadago da samar da aikin yi, ya sha alwashin tabbatar da cewa, an fara aiwatar da tsarin mafi karancin albashi ga ma’aikatan kasar nan....
Wani matashi da ake zargi a matsayin daya daga cikin ‘yan bindiga da suka addabi al’ummar jihar Katsina mai suna Aliyu Musa, ya shaidawa ‘yan sanda...
Gwamnonin kasar nan talatin da shida sun fara wani taro a birnin tarayya Abuja domin sake nazartar dokar bai wa kananan hukumomin ‘yancin sarrafa kudaden su...
EPISODE 5 OF KDC FOUNDATION’S “HANNU DA YAWA” RADIO PROGRAM ON FREEDOM RADIO 99.5FM, SPONSORED BY U.S EMBASSY; featuring Alaramma Mallam Ayuba, a renowned Tsangaya School...
Gwamnan jihar Nasarawa Abdullahi Sule ya kira taron gaggawa kan harin da aka kai wa mataimakin sa Dr, Emmanuel Akabe wanda yayi sanadiyar mutuwar mutane 5....