Gwamnatin Jihar Kano ta mussanta zargin da ake yadawa cewa tana shirin sauya wa ‘yan fansho na jihar nan tsarin karbar fansho zuwa kamfanoni masu zaman...
Rahotanni daga kasar Somali na cewa an yi musayar wuta tsakanin jami’an tsaro da wasu ‘yan bindiga, sa’ao’i kadan bayan mutuwar sama da mutum talatin, sakamakon...
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari kauyen Kawaya dake karamar Hukumar Anka a jihar Zamfara, inda suka kashe fiye da mutane 13. Rahotanni sun bayyana cewa...
Jagoran jam’iyyar APC na kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya ce, al’ummar kasar nan sun yi farar dabara wajen baiwa shugaban kasa Muhammadu Buhari daman zarcewa...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi Allah wadai da hare-haren baya-bayan nan da aka kai jihar Sokoto da kuma rikicin kabilanci da ya barke a jihar Kaduna....
Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana Shugaban kasa Muhammadu Buhari a matsayin wanda ya samu nasara a jihar Kano a zaben shugaban kasa da aka...
A yayin da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC za ta fara tattara sakamako zabe a yau yan Najeriya na ci gaba da dakon...
Hukumar zaben mai zaman kanta ta kasa INEC ta kori Farfesa Musa Izam a matsayin mai tattara sakamakon zabe a karamar hukumar Bokkos dake jihar filato ...
Masu sanya idanu na kasashen yammacin Afurka ECOWAS sun bukaci ‘yan takarar shugaban kasa a Najeriya da su amince da sakamakon zaben shugaban kasa da aka...
Bayan da aka sanar da sakamakon zabukan shugaban kasa dana ‘yan majalisun dokokin tarayya anan Kano, rahotanni daga hukumar zabe ta kasa (INEC), na nuna cewa...