Babban bankin kasa CBN ya ce ya yanke shawarar hukunta kamfanin sadarwa na MTN da kuma wasu bankunan kasuwancin kasar nan hudu sakamako saba ka’idar fitar...
Mai martaba Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya yi kira ga sarakunan kofofin Kano, da su himmatu wajen ganin an samar da zaman lafiya da kare...
Mataimakiyar babban sakataren majalisar dinkin duniya Amina Mohammed ta danganta ayyukan ‘yan tada kayar baya a yakin Arewa maso gabas, kan kafewar da tafkin Chadi ya...
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke hukunci tare da umartar babban hafsan sojin kasan Najeriya Laftanar Janar Tukur Buratai da ya biya wasu...
Gwamnatin tarayya ta yi gargadin cewa mafi yawa daga cikin shinkafar da ake shigowa da ita daga kasashen ketare tana da illa ga jikin bil adama....
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar babban birnin tarayya Abuja zuwa mahaifar sa Daura a jihar Katsina don gudanar da bikin babbar Sallah na bana. Shugaba...
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar talata 21 ga watan agusta kuma laraba 22 ga watan na agusta da muke ciki a matsayin ranar hutu domin gudanar...
Gwamnatin Jihar Kano ta jaddada kudurin ta na cigaba da inganta harkokin kiwon lafiya a fadin Jihar. Kwamishinan lafiya na Jihar Kano Dakta Kabiru Ibrahim Getso...
Wata kotu dake yankin Lugbe a birnin Abuja ta bawa babban sufeton yansanda na Najeriya Ibrahim Idris damar sammacin kotu ga Shugaban majalisar dattijai Bukola Saraki....
Jami’an tsaro sun mamaye majalisar dokokin Najeriya da safiyar yau Talata. Jami’an tsaro da suka rufe fuskokin na hukumar tsaro ta farin kaya DSS sun rufe...