

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta ce za ta Kara himma wajen ciyar da tattalin arzkin Najeriya gaba. Shugaban rundunar Auwal Zubairu Gambo, ne ya bayyana hakan...
Babbar kotun shariar musulinci dake ƙofar kudu karkashin mai sharia Ibrahim Sarki Yola ta bada umarnin a kai malam Abduljabbar zuwa asibitin Dawanau domin a duba...
Lauyan da ke wakiltar gwamnatin Kano a shari’ar da ake yi da Abduljabbar Kabar ya nemi da a yiwa Malamin gwajin kwakwalwa. Freedom Radio ta ruwaito...
Daliban Mayan makaratun gaba da sakandire a Kano sun koka game da yadda suka ce ana nuna musu wariya a bangaren daukar aikin tsaro. Ɗaliban sun...
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya mika sunayen shugaba da mambobin hukumar gudanar da ayyukan majalisar ga majalisar dokokin jihar don tabbatar da su. ...
Shugaban sojin ruwan Najeriya Vice admiral Auwal Zubairu Gambo, ya jinjinawa gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje duba da yadda yake bada gudunmawar sa a rundunar. Vice...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya kori ministocinsa biyu daga majalisar zartarwa ta ƙasa. Ministocin su ne ministan Noma Alhaji Sabo Nanono da kuma na lantarki Engr....
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa NDLEA ta miƙa kyautar kekunan ɗinki hamsin da ƙudi naira miliyan ɗaya ga matasa a nan Kano....
Rundunar Sojin Ruwan kasar nan ta ce, za ta ci gaba da bawa al’ummar jihar Kano guraben aiki a duk lokacin da bukatar hakan ta taso....