

Kungiyar matuka baburan daidaita sahu a jihar Kano ta ce, mambobinta za su daina karbar tsoffin takardar kudi a ranar da babban bankin kasa CBN ya...
Al’umma su karbi sauyin da babban bankin kasa CBN yazo da shi a kan hada-hadar kudi. Masani kan harkokin hada-hadar kudi kuma kwararren akanta a Kano...
Gwamnatin jihar Kano ta amince da a dawo da zaurawan marayun da ta kora daga gidan marayu na Kofar Nasarawa bayan samunsu da karya dokokin gidan....
Za mu dau hukuncin kan wanda muka kama yana gudun wuce sa’a a titunan Jihar Kano Yawancin hadduran da akeyi suna faruwa ne sakamakon gudun wuce...
Cutar sarkewar numfashi da ta bulla a Kano ta yi sanadiyyar mutuwar mutane 25. Rahotanni sun nuna cewa, cutar mai suna “diphtheria” wadda aka fassarata da...
Ba zamu bari ayi amfani da miyagun kwayoyi a babban zaben kasa da ke tafe ba Duk wanda muka kama da shigo da kwayoyi za’a kama...
Anyi kira ga kungiyar marubuta dasu sanya ido akan masu yin tallace-tallace, wajen tabbatar da ana amfani da dai-daitacciyar hausa. Yawwancin harsuna suna amfani da...
A ranar 17 ga watan Yuni gwamna Ganduje ya kaddamar da gwajin aikin Hajji. Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya gabatar wa majalisar dokokin kasafi a ranar...
A shekarar ne masarautar ta gudanar da hawan Daba domin taya sarki murnar samun lambar girmamawa ta CFR. Mai martaba Alhaji Aminu Ado Bayero ya karbi...
Rundunar tsaro ta Civil Defense shiyyar Kano, ta nesanta kanta da wasu jami’ai da ake alakanta rundunar da su wadanda ake zargin suna karbar cin hanci...