Kungiyar kwallon kafa ta Freedom Radio da Dala FM sun lallasa rukunin gidajen Radiyo na Arewa Radiyo da suka haɗar da Wazobia FM da kuma Cool...
Kamfanin shirya gasar Premier League ta Najeriya LMC, ya kori shugaban gudanarwar ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Kano Pillars, Alhaji Surajo Shuaibu Jambul kwata-kwata daga gasar bayan...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta yi nasarar doke Dakkada FC da ci 1 mai ban haushi a gasar cin kofin Firimiya ta Najeriya a...
Hukumar kwallon kafa ta kasar England ta fitar da jadawalin gasar Firimiya ta kakar wasanni na shekarar 2022 zuwa 2023, inda zakarun gasar Manchester City za...
Kungiyar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles ta lallasa kasar Sao Tome and Principe da ci 10-0 a wasan neman cancantar zuwa gasar cin kofin kasashen...
Manchester City ta lashe gasar firimiyar ƙasar Ingila bayan da ta samu nasara a kan Aston Villa da ci 3-2 a wasan ƙarshe na gasar. Manchester...
Yunkurin Manchester United na zuwa kofin zakarun turai na ci gaba da samun cikas, sakamakon rashin nasara a hannun Brighton da ci 4-0. Manchester United dai...
Mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Arsenal Mikel Arteta ya sabunta kwantaragin shekaru uku da tawagar da ke birnin London. Dan kasar Spain Mikel Arteta ...
Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta kai wasan karshe a kofin zakarun turai bayan doke Manchester City da ci 3 da 1 Filin wasa na...
Kamfanin zuba hannun jari na ƙasar Bahrain , Investcorp na cigaba da tattaunawa da kamfanin ƙasar Amurka na Elliot , Mamallakan ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta AC...