Zakarun gasar cin kofin turai Champions League har sau 13 a baya Real Madrid, tayi tashin nasara a hannun Chelsea da ci 3-2. An dai gudanar...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Mainz 05 Moussa Niakhate ya godewa alkalin wasa Matthias Jollenbeck bisa tsaida wasa da yayi domin bashi damar yin buda...
Biyo bayan fara gasar wasanni ta masu buƙata ta musamman na ƙasa karo na farko , jihar Kano a Litinin 11 ga Afrilu, ta fara gasar...
Tsohon baban jami’i a hukumar ƙwallon ƙafa ta ƙasa , kana shugaban ma’aikatan Ministan wasanni na ƙasa ,Alhaji Abba Yola , ya tabbatar da cewa nasarar...
Biyo bayan ƙaddamar da wasannin masu buƙata , ta musamman karo na farko , mai taken ‘First maiden National Para Games Abuja 2022’ da akayi Asabar...
Majalisar dattawa tayi sammacin Ministan ci gaban Matasa da wasanni na kasa Sunday Dare da shugaban hukumar kwallon kafa ta kasa NFF, Amaju Pinnick, biyo bayan...
Kungiyar Kwallon kafa ta Manchester City da ke kasar Ingila tayi nasarar doke Athletico Madrid da ci daya da nema a gasar cin kofin zakarun turai....
Mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Chelsea Thomas Tuchel, ya sanar da raba gari da matarsa Mista Sisi Tuchel bayan da suka shafe shekaru 13...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars tayi rashin nasara a hannun Gombe United da ci daya da nema a gasar Firimiya ta kasa da suka fafata....
Tawagar kasar Portugal tayi nasar doke kasar Turkiyya da ci 3 da 1 a wasan share fagen shiga gasar cin kofin duniya na shekarar 2022 a...