Kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles ta ci gaba da rike matakin da take na 34 a jadawalin da hukumar kwallon kafa ta Duniya FIFA...
Mahukuntan kungiyar Kwallon kafa ta Kano Pillars, sun musanta Labaran da ake yadawa na daukar Salisu Yusuf a matsayin sabon mai horar da tawagar. Shugaban kungiyar...
Shugaban kasa Muhammad Buhari ya karbi bakuncin shugaban hukumar kwallon kafa ta Duniya FIFA Gianni Infantino yau Alhamis 16 ga watan Satumbar shekarar 2021. Shugaban hukumar...
Wasannin da za’a buga yau Alhamis 16 ga watan Satumbar shekarar 2021 a gasar cin kofin zakarun kungiyoyin kwallon kafar Turai ta UEFA EUROPE LEAGU Real...
A wasan sada zumunci da kungiyoyi ke fafatawa a nan jihar Kano, FC Sheshe ta doke Samba Kurna wato Kwankwasiyya FC da ci 2-0. Wasan dai...
Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta doke Inter Milan da ci 1-0 a gasar cin kofin zakarun kungiyoyin kwallon kafa ta Turai Champions league. An...
Kungiyar kwallon kafar Mata ta Najeriya Super Falcons, ta yi nasarar doke kasar Mali da ci 2-0 a gasar Aisha Buhari Cup da aka fara a...
Kungiyar kwallon kafa ta Enyimba ta nada tsohon Dan wasan Najeriya Finidi George a matsayin sabon mai horas da ‘yan wasan ta. Finidi George ya sakawa...
Tsohon Mai tsaron ragar kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles, Vincent Enyeama, ya ce yana fatan Kaftin din kungiyar Ahmad Musa zaiwa kasar nan wasanni...
Mai horas da ‘yan wasan kwallon Kwando na Kasa D’Tigress Otis Hughley ya fitar da sunayen ‘yan wasa 13 da za su wakilci kasar nan a...