Kungiyar kwallon kafa ta Niger Tornadoes da Gombe United sun samu nasarar dawowa gasar Firimiya ta Najeriya wato NPFL. Kungiyoyin 2 sun samu nasarar ne bayan...
Najeriya ta yi rashin Nasara a hannun kasar Namibia da yawan gudu 59, a wasan da aka fafata a babban Birnin Bostwana na Gabrone. Namibia ta...
Dan wasan bayan Najeriya Chidozie Awaziem, ya koma kungiyar Aytemiz Alanyaspor da ke buga gasar Super Lig ta kasar Turkiya. Awaziem ya koma kungiyar ne a...
Ministan matasa da wasanni na kasa Sunday Dare, ya ce a ranar 30 ga watan Satumbar shekarar da muke ciki ta 2021 ne za’a gudanar da...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars mai taken Sai Masu Gida, za ta buga wasan sada zumuni da kungiyar kwallon kafa ta Dabo Babes da ke...
Shugaban Kungiyar kwallon kafa ta Wikki Tourist dake jihar Bauchi Balarabe Douglas, ya ce sunyi shiri na musamman domin tunkarar kakar wasanni mai zuwa ta shekarar...
Ta wagar ‘yan wasan Nigeria ta Kurket ta sauka a kasar Botswana domin buga wasan share fagen gasar kwallon kurket ta Duniya. Jim kadan bayan saukar...
Kasar masar ta bayyana tsohon mai horas da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Real-Madrid Carlos Queiroz a matsayin mai horar da ‘yan wasan kasar. Hakan...
Tsohon Dan wasan Manchester united da ya dawo kungiyar a yanzu Cristiano Ronaldo, ya nuna farin cikin sa na ganin shi a cikin ‘yan wasan kungiyar....
Biyo bayan dakatar da wasan neman tikitin buga gasar cin kofin Duniya tsakanin Brazil da Argentina a kalla ‘yan wasan kasar Brazil 8 dake buga gasar...