Kungiyar kwallon kafa ta Manchester City ta cimma yarjejeniyar, wajen daukan dan wasan gaban kungiyar kwallon kafa ta Juventus Cristiano Ronaldo. Cristiano Ronaldo mai shekaru 36...
Bayan taka Leda a wasu kananan kungiyoyi na cikin unguwa a yankin kofar waika da kewaye. Daga bisani kungiyar Golden bullet ta gano irin baiwar da...
Hukumar kwallon kafar kasar Italiya ta dakatar da dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta Napoli Victor Osimhen, dake buga gasar Seria A ta kasar...
Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta sabunta kwantaragin dan wasan tsakiyarta, Federico Valverde na tsawon shekaru 2, inda zai ci gaba da zama a kungiyar...
Mai horas da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal Mikel Arteta, zai iya rasa aikin sa na horas da kungiyar, matukar tawagar bata yi nasara...
Mai horas da ‘yan wasan kwallon Kwando na Najeriya, D’TIGERS, Mike Brown, ya ce yana fatan Najeriya za ta lashe gasar cin kofin kwallon Kwando ta...
Tsohuwar lamba daya ta Duniya, Venus Williams ta fita daga gasar WTA Chicago Open, bayana rashin nasara da ta yi a hannun ‘yar wasa Taiwan Hsieh...
Ƙungiyar ta Kano Pillars ta ce, rashin shaidar ƙwarewa ta hukumar ƙwallon ƙafa ta Africa ce, ta sanya ta raba gari da maihorarwarta. Shugaban hukumar gudanarwar...
Ƙungiyar Kano Pillars ta raba gari da mai horarwarta Ibrahim Musa Jugunu. Jami’in yaɗa labaran ƙungiyar Lirwanu Idris Malikawa Garu ne ya sanar da hakan a...
Ƙungiyar Kano Pillars ta raba gari da mai horarwarta Ibrahim Musa Jugunu. Jami’in yaɗa labaran ƙungiyar Lirwanu Idris Malikawa Garu ne ya sanar da hakan a...