Dan wasa Novak Djokovic ya yi nasara a wasan sa na farko a gasar kwallon Tennis ta Italian Open, bayan da aka koreshi daga gasar US...
Tsohon shugaban hukumar wasannin guje-guje da tsalle-tsalle ta duniya wato IAAF, Lamine Diack, an yanke masa hukuncin dauri a gidan gyaran hali sakamakon samun sa da...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta bukaci ‘yan kwangilar da ke aikin gina sabon asibitin garin Bichi da su gaggauta kammalawa cikin kankanin lokaci, kasancewar gwamnatin...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Arsenal, Pierre-Emerick Aubameyang, ya rattaba hannu a yarjejeniyar ci gaba da zama kungiyar har tsawon shekaru uku masu zuwa. Kwantiragin...
Kungiyar kwallon kafa ta Club Brugge, ta bayyana cewa dan wasan ta David Okereke dan asalin Najeriya, ya kamu da cutar Corona. Club Brugge ta ce...
Tsohon jami’in kula da lafiya na kungiyar kwallon kafa ta ‘yan kasa da shekara 17 ta kasa, Dr. Ayodeji Olarinoye, ya yi kira ga gwamnatin tarayya...
Kungiyar kwallon kafa ta Borussia Dortmund ta tabbatar da dan wasa Jadon Sancho zai ci gaba da zama a kungiyar. Hakan ya biyo bayan yunkuri da...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Tottenham Hotspur, Eric Dier, ya ce mai horas da kungiyar Jose Mourinho ne ya bashi kwarin gwiwar ci gaba da...
Dan wasa Dominic Thiem, ya samu nasarar lashe gasar kwallon Tennis ta US Open wadda aka karkare a filin wasa na Arthur Ashe Stadium dake birnin...
Kamfanin shirya gasar League ta kasa LMC, ya fitar da jerin ka’idoji ga kungiyoyin kwallon kafa na cikin gida dake fafatawa a gasar cin kofin kwararru...