Ministan Matasa da Wasanni, Sunday Dare, ya ce Kungiyoyin dake buga gasar Premier ta Kasa dole ne a yi musu gwajin cutar Corona kafin dawowa ci...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Schalke 04, dake kasar Jamus wanda ya zo aro daga kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Jean Clair Todibo, zai koma...
Hukumar kwallon kafa ta Najeriya ta yi barazanar janye kwantaraginta da kocin Super Eagles Gernot Rohr matsawar kungiyar ta gaza tabuka rawar gani. Ministan wasanni, Sunday...
Gwamnatin jihar Jigawa ta tabbatar da shigar Cutar Coronavirus cikin ma’aikatan lafiya a wasu asibitoci biyu dake jihar. Kwaminshinan lafiya na jihar kuma shugaban kwamaaitin dakile...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, ta mika sakon ta’aziyyar ta ga dan wasanta Rahakku Adamu, wanda dan sa Muhammad Rahakku, ya rasu a ranar talatar...
Shugaban hukumar kwallon kafar kasar Italiya, (FIGC)Gabriele Gravina, yace zasu dawo karasa gasar kakar wasan bana na shekarar 2019/20. An dai dakatar da gasar ta...
Kungiyoyin dake buga gasar Firimiya ta kasa zasu cigaba da karbar albashin su ba tare da zabtare ko rage wani kaso a cikin sa ba kamar...
Gwarzon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Liverpool, kuma tsohon mai horar da kungiyar Kenny Dalglish, ya kamu da cutar ya kamu da cutar Corona. Mai...
Shugaban hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA,Gianni Infantino, ya yi kakkausar suka ga shirye shiryen da ake na dawowa kwallon kafa a wasu kasashen ba tare...
Mataimakin shugaban hukumar kwallon kafa ta kasa (NFF)kuma shugaban hukumar shirya gasar Lig ta kasa LMC, Shehu Dikko, ya sanar da cewar sabon kwantiragin da hukumar...