

Kungiyar gwamnonin kasar nan tace kimanin jihohi ashirin da tara suka karbi tallafin kudi daga gwamnatin tarayya domin inganta bangaran lafiya a matakin farko wajan gudanar...
Majalisar zartaswa ta jihar Jigawa ta bada kwangilar gina sababbin matatun ruwa guda shida akan kudi naira miliyan 173. Kwamishinan yada labarai na jihar, Bala Ibrahim...
Gwamnatin tarayya ta kwaso wasu ‘yan kasar nan mazauna Afirka ta kudu su 186 wadanda suka makale acan sakamakon cutar corona. A cikin wata sanarwa mai...
Masu gudanar da kananan sana’oi daban-daban anan Kano na ci gaba da bayyana irin yadda annobar cutar corana ta jawo musu cikas a cikin harkokin kasuwancin...
Limamin masallacin Juma’a na Millatu Ibrahim da ke unguwar Sauna Kawaji a nan birnin Kano, Malam Ali Dan Abba, ya ce, sabawa ka’idar musulunci ya yin...
Majalisar dokokin jihar Kano ta bukaci al’ummar musulmin kasar nan da su kasance masu addu’o’in samun zaman lafiya da ci gaban kasa da kuma karuwar arziki...
Gamayyar wasu kungiyoyin kasa da kasa da ke rajin tallafawa dan Adam mai suna ‘Federation of the Associations that value Humanity’ dake da shalkwata a birnin...
Shirin bunkasa Noma da kiwo na jihar Kano, Kano State Agro Pastoral Project KSADP, zai tallafawa dalibai 100 na jiha masu shaidar karatun Difiloma ta...
Babbar kotun jihar Kano dake zaman ta a Miller Road karkashin jagorancin mai sharia Ibrahim Musa Karaye, ta dage ci gaba da sauraran shariar da ake...
Hukumar kula da Makarantun Islamiyya da Tsangayu ta Jihar Kano, ta bukaci Makarantun Islamiyya da su guji bude Makarantu domin kaucewa fadawa fushin hukumar. Shugaban Hukumar...