

An samu karin mutum 643 wadanda aka gano suna dauke da cutar Corona a jihohi 18 na kasar nan, da kuma birnin tarayya Abuja. Hukumar dakile...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta bayyana takaicin ta kan yadda tace kotu ta bayar da belin wadanda ake zargi...
A jihar Katsina ana ci gaba da dambarwa kan zarge-zargen da Mahadi Shehu ya yi wa gwamnatin jihar, na karkatar da akalar wasu makudan kudaden gwamnati,...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce daga ranar litinin mai zuwa ne dokar da gwamnatin jihar ta sanya ta hana amfani da baburan adai-daita sahu bin wasu...
Dakataccen shugaban hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati EFCC, Ibrahim Magu ya shaki iskar ‘yanci Rahotanni sun ce an sako Ibrahim Magu da...
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya bayyana cewa akwai bukatar Najeriya ta canja salon yadda take fuskantar yaki da cin hanci da rashawa a kasar....
A cikin wannan makon ne ‘yan takarar neman zama babban daraktan kungiyar cinikin ta duniya, WTO su takwas daga nahiyoyin hudu na duniya za su bayyana...
Kungiyar kasashen Afirka ta Yamma ECOWAS ta nada tsohon shugaban kasar nan Goodluck Ebele Jonathan a matsayin Jakada na musamman wanda zai sasanta rikici a kasar...
Kungiyar da ke fafutukar kwato hakkin dan Adam ta bukaci gwamnatin tarayya da ta yi duba kan sha’anin bude makarantu a kasar nan wanda annobar corona...
Rundunar sojin saman kasar nan ta ce, a karon farko kasar nan ta yi rashin matukiyar jirgin sama a karon farko mai suna Tolulope Arotile sakamakon ...