

Majalisar Dokokin jihar Kaduna ta Amince da tsige mataimakin shugaban majalisar daga kan mukamin sa, Mukhtar Isaha Hazo, wanda ke wakiltar Basawa a karamar hukumar Sabongari,...
Jihar Kano ta dawo ta uku a yawan masu cutar Coronavirus a Najeriya, yayinda birnin tarayya Abuja ta dawo ta biyu. Mutum 1092 aka tabbatar sun...
Gwamnan Jihar Barno Farfesa Babagana Umara Zulum ya tabbatar da kashe mutum 81 da yan ta’addar Boko Haram suka yi bayan mamaye kauyen Faduma Koloram dake...
Hukumar samar da ruwan sha ta jihar Kano tace matsalolin ruwan sha da ake fuskanta a yanzu a jihar Kano nada nasaba da karuwar jama’a a...
Fitacccen jarumin Kannywood Ali Nuhu ya mika sakon godiya ga wadanda suka jajanta masa bisa rashin mahaifinsa, a shafinsa na Twitter. Mahaifin Jarumin, Nuhu Poloma wanda...
Mataimakin babban kwantorala na gidan gyaran hali na Kano, Garba Mu’azu Chiranchi, ya ja hankalin al’ummar jihar Kano da su rika bin dokokin da gwamnati ta...
Mataimakin gwamnan Bauchi Baba Tela wanda aka tabbatar ya kamu da cutar Covid-19 a makon da ya gabata ya samu sauki, an kuma sallame shi daga...
Gwamnatin jihar Kaduna ta sassauta dokar kulle ta lockdown, bayan an shafe tsawon watanni. Gwamna Nasir El-Rufa’I ne ya bayyana hakan a jawabin da ya gabatarwa...
Babban bankin kasa (CBN), ya ce, wadanda suka samu nasarar cin gajiyar bashin tallafin corona na naira biliyan hamsin da bankin ya ware, za su fara...
Gwamnatin tarayya ta ce cikin makon da muke ciki ne, za ta fara biyan ma’aikatan lafiya kudaden alawus-alawus din su na yakin da suke yi da...