

Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, ta ci gaba da tattara sakamakon zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar Asabar daga jihohin 36...
Kungiyar dillalan man fetur ta Najeriya shiyyar Arewa IPMAN ta alakanta tashin farashin litar mai da yadda mambobin kungiyar ke yin dakon mai daga sassa daban-daban...
A gobe asabar ne yan Najeriya za su kada kuri’a a babban zaben kasar domin zabar sabon shugaban kasa da mataimakinsa da kuma sanatoci. Sai dai...
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya bukaci al’umma da su fita su kada kuri’a ranar zaben bana kamar yadda doka ta tanada. Sarkin...
Gwamnatin tarayya ta bayar da umarnin rufe kan iyakokin Najeriya na sa’o’i 24 gabanin babban zaɓen da ke tafe a ranar Asabar. Hakan na cikin wata...
Gwamnatin jihar Kano, za ta kaddamar da gidajen da aka gina domin ma’aikatan gwamnati su mallaka cikin sauki musamman malaman makaranta da za a rika cirar...
Hukumar tsaro ta Civil Defence shiyyar Kano ta ce, ta kama matasa su fiye da 70 da tarin makamai da ake zargin su da tayar da...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya umarci Limamain Masallatan Juma’a a fadin jihar da su gudanar da hudubarsu a kan muhimmancin zaman lafiya kafin,...
Rahoton: Shamsu Da’u Abdullahi Mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya buƙaci ‘yan siyasa da su rika tausasa kalamansu yayin yakin neman zaben da...
Kotun Kolin a Najeriya ta dage ci gaba da sauraron karar da wasu gwamnonin jihohin kasar nan suka shigar kan kalubalantar babban bankin kasa CBN na...