

Wasu daga cikin manƴan shehunan ɗarikar Tijjaniya sun bayyana zabar sarkin Kano na goma sha huɗu a daular fulani Malam Muhammadu Sanusi na 2 a matsayin...
Gwamnan jihar Bauchi sanata Bala Abdulƙadir Muhammed ya ce mafi yawa na ƴan ta’adda da ke aikata ayyukan ash-sha a ƙasar nan a wannan lokaci musamman...
Shugaban majalisar dattijai sanata Ahmed Lawan da takwaransa na wakilai Femi Gbajabiamila sun soki gwamnonin yankin kudancin ƙasar nan goma sha bakwai wadanda su ka yi...
Hukumar kula da ƴan gudun hijira ta majalisar ɗinkin duniya (UNHCR) ta ce a ƙalla mutane miliyan 2 da dubu ɗari tara ne rikice-rikice da ke...
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa (ICPC) ta bayyana ɗaya daga cikin surukan shugaban ƙasa Muhammadu Buhari Gimba Ya’u Kumo a matsayin wanda...
Rahotanni daga gabas ta tsakiya na cewa jiragen yaƙin sojin Isra’ila sun ci gaba da luguden wuta a Zirin Gaza da ke yankin Palastinu a wayewar...
Majalisar dattijai ta ce tana shirye-shiryen gudanar da taron jin ra’ayin jama’a a dukkannin shiyyoyin kasar nan game da gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya na 1999....
Ministan birnin tarayya Abuja Muhammad Bello ya ba da umarnin haramta yin sallar idi a babban masallacin idi da ke titin Umaru Yar’adua da ke birnin...
Jagoran ɗarikar Tijjaniya na duniya Sheikh Muhammadul Mahi Inyass, ya tabbatar wa Sarkin Kano na goma sha hudu a daular fulani, Malam Muhammadu Sanusi na biyu...
Rahotanni daga birnin Qudus na cewa da safiyar ranar litinin sojojin Isra’ila sun sake kai sumame masallacin Al-Aqsa tare da tarwatsa dubban Palastinawa da ke ibada...