Muhawarar ta barke ne a zaman majalisar na larabar nan 17 ga watan Maris. Lokacin da Sanata Eyinnaya Abaribe ya gabatar da kudurin dokar kafa hukumar...
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma madugun jam’iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar, ya nemi babbar kotun tarayya da ke Abuja, da ta kori karar da aka shigar...
Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya musanta raɗe-raɗin cewa ya hana ƴan jarida ɗaukar hoton sa a lokacin da ake masa allurar riga-kafin Korona....
Gwamnatin jihar Kano ta ce, zuwa yanzu kimanin mutane miliyan biyu da rabi ne suka yi rijistar jam’iyyar APC a Kano. Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar...
Shugaban karamar hukumar Ungogo Injiniya Abdullahi Garba Ramat ya amince da nadin manyan masu bashi shawara guda ashirin. A cikin wata sanarwa mukaddashin sakataren karamar hukumar...
Gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya ce ba zai amince a yi masa allurar rigakafin cutar corona ba duk kuwa da cewa sauran takwarorinsa gwamnoni sun...
Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum ya ce gwamnonin yankin arewa maso gabashin kasar nan suna shirye-shiryen kafa kamfanin jiragen sama da kuma banki mallakin...
Gwamnonin yankin arewa maso gabashin kasar nan sun ce aikin kafa tashar samar da wutar lantarki na Mambila shaci fadi ne kawai har yanzu, domin kuwa...
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya ce, a shirye yake da ya ajiye mukamin sa na gwamna matukar hakan zai sa a samu zaman lafiya...
Jam’iyyar PDP reshen jihar Jigawa ta kori tsohon dan takarar gwamna a karkashin jam’iyyar Alhaji Aminu Ringim sakamakon zarginsa da laifukan cin amanar jam’iyya. Shugaban jam’iyyar...