Gwamnatin tarayya ta kara jaddada matsayinta na fitar da ‘yan Najeriya akalla miliyan 100 daga kangin talauci nan da ‘yan shekaru masu zuwa. A cewar...
Jam’iyyar PDP ta kasa ta kammala shirye-shirye don sasanta gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal da tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da kuma...
Jam’iyyar PDP a nan Kano ta gayyaci ɗaya daga cikin jagororinta Ambasada Aminu Wali domin ya bayyana a gaban kwamitin ladabtarwa na jam’iyyar. A wata sanarwa...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ta ya al’ummar musulmin Najeriya murnar fara azumin watan Ramadan da aka fara a yau talata. A cikin wani sako da...
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai, ya ce, al’ummar jihar Kaduna sun zabe shi ne don ya rika gudanar musu da ayyukan raya kasa da za...
Gwamnatin Jihar Kano ta ce tsohon gwamnan Kano Rabi’u Musa Kwankwaso ya bar mata bashin sama da naira biliyan 54, na aikin titin kilomita biyar-biyar a...
Babbar jamiyar adawa ta kasa wato PDP ta dage gudanar da zaben mataimakin shugaban ta na Arewa maso Yammacin kasar nan. Sakataren yada labaran kwamitin gudanar...
Wasu gwamnonin jam’iyyar PDP guda shida sun roki takwaransu na jihar Zamfara Bello Muhammed Matawalle da ya ci gaba da zama a jam’iyyar ta PDP maimakon...
Gwamnan jihar Zamfara Bello Muhammed Matwalle ya yi gargadin cewa al’ummar arewa za su iya mai da martani matukar aka ci gaba da kashe ‘yan yankin...
Shugaban kungiyar dattawan arewa ta (Northern Elders Forum) farfesa Ango Abdullahi, ya ce, al’ummar arewa sun koyi darasi mai daci, saboda haka ba za su zabi...