Sufeto janar na ‘yan sandan kasar nan Mohammed Adamu, ya tabbatar da cewar ‘yan kungiyar tsagerun dake rajin kafa ‘yan-tacciyar kasar Biafra, ta IPOB ta hannun...
Daruruwan magoya bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari sun yi dafifi a ofishin diflomasiyar Najeriya da ke birnin London da akewa lakabi da Abuja House, don nuna...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce babban abin da yasa ‘yan ta’adda suke yawan kai hare-haren ta’addanci a jihar shine rashin basu damar tattaunawa da gwamnati. Gwamnan...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce akalla jami’anta ashirin ne suka rasu sakamakon harin ‘yan ta’adda a watan maris din daya gabata. Babban Sufeton ‘yan sandan...
Kungiyar gwamnonin Arewacin kasar nan ta bukaci al’ummar Najeriya dake sassa daban-daban a kasar, dama Duniya, da su kara bada hadin kai wajen kawo karshen matsalar...
‘Yan bindiga sun kai hari shalkwatar rundunar ‘yan sandan jihar Imo da ke garin Owerri tare da cinnawa motoci da ke shalkwatar wuta. Rahotanni sun ce...
Rundunar sojin saman kasar nan ta yi watsi da faifan bidiyo da kungiyar boko haram ta fitar wadda ta ke ikirarin cewa mutanen ta ne suka...
Sarkin Kano na goma sha hudu a daular Fulani, Malam Muhammadu Sanusi na biyu, ya nemi al’ummomin kasashen jamhuriyar Nijar da Najeriya da su rika aiki...
Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya ce akwai ‘yan bindiga akalla guda dubu talatin a jihohin arewa maso yamma. A cewar gwamnan na Zamfara akwai kuma...
Kungiyar boko haram ta ce ita ce ta kakkabo jirgin yakin rundunar sojin sama na kasar nan da ya yi batan dabo a ranar laraba da...