

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da wani hari da aka kai kauyukan Kanawa da Runka a karamar hukumar Danmusa a jihar Katsina. Mai magana...
Ƴan bindiga sun kashe mutane sama da ɗari a ƙasar Burkina Faso. Rahotanni sun ce ƴan bindigar sun kashe mutanen ne a wani ƙauye da...
Cibiyar (CITAD) dake bunkasa fasahar sadarwa da ci gaban al’umma, ta yi kira ga majalisun dokokin tarayya da su dauki matakin gaggawa bisa umarnin gwamnatin tarayya...
Sojojin Najeriya da ke aiki a garin Sabon Birni da ke kan iyaka da jihar Sakkwato sun kashe wasu ‘yan bindiga uku tare da kwato makamai....
Sojojin Najeriya sun yi nasarar hallaka mayakan kungiyar ISWAP 50 a jihar Borno. Sojojin karkashin dakarun Operation Hadin Kai sun kuma yi nasarar fatattakar mayakan da...
Babban hafsan sojin Najeriya Manjo Janar Farouk Yahaya, ya ce sojojin kasa kadai ba za su iya shawo kan kalubalen tsaron da ke addabar kasar nan...
Gwamnan jihar Neja, Sani Bello ya sanya dokar hana kabu-kabu a Minna babban birnin jihar daga ranar Alhamis 3 ga watan Yuni. Gwamnan ya bayyana haka...
Hukumar ‘yan sandan jihar Enugu ta kaddamar da fara farautar wadanda suka kashe tsohon jojin babbar kotun jihar. A ranar Lahadi 30 ga watan Mayun 2021...
Kungiyar manyan ma’aikatan jami’o’i ta kasa SSANU ta bukaci gwamnatin tarayya da ta bai wa jami’an tsaron da ke kula da jami’o’i lisisin rike makamai don...
Rundunar ƴan sandan jihar Nassarawa ta kama ɗaya daga cikin masu taimakawa gwamnan jihar da laifin satar ƙarafan digar jirgi. Rahotanni sun ce mutumin mai suna...