

Gwamnonin Arewacin Najeriya 19 sun amince su yi matsin lamba ga hukumomi don ganin an yi wa mutanen Tudun-Biri adalci bayan harin bam da sojojin kasar...
Dan siyasar nan a nan Kano Muttaka Darma, ya bayyaana rashin ilimi a matsayin babban dalilin da hana magoya bayan darikar Kwankwasiyya fahimtar yaren Kotu dangane...
Matashin nan na jam’iyyar APC Ahmad A.K, ya bayyana cewa, Gwamnatin Gawuna gwamnatin Alheri ce wadda babu ramuwar gayya a tare da ita. Shiga adireshin da ke...
Kamfanin samar da kayan aikin gona na jihar Kano KASCO, ya mika ma’ikatansa biyu ga rundunar yan sanda sakamakon kama su da laifin fasa ma’ajiyar kaya...
Biyo bayan zarge-zargen bata tarbiyya da ake yiwa shirin tallafawa ilimin yaya mata na AGILE, ma’aikatar ilimi ta jihar Kano ta gudanar da taron karawa juna...
Hukumar ‘yan sandan Najeriya ta ce yan ƙasar na da damar ɗaukar bidiyo da hotunan ‘yan sanda a lokacin da suke gudanar da aiki. Mai...
Tawagar jihar Kano na cigaba da fuskatar kalubale na kwam gaba kwam baya , tare da rashin kudin gudanar da aiyyukan gasar ya yinda aka shiga...
Ministan yaɗa labarai na Nijeriya, Idris Malagi ya ce, gwamnatin tarayya ba ta da hannu a rikicin siyasar da ake yi a jihar Rivers. Ministan ya...
Mataimakin shugaban hukumar Kasco a Kano Aminu Mai Famfo ya ce ‘zasu hukunta duk wanda aka kama jabin mazubin taki na hukumar da nufin sai da...
Domin sauraren shirin Mukyakyata, danna adireshin da ke kasa. https://www.youtube.com/watch?v=USRD_7AKIJs