

Cibiyar bincike kan al’amuran yau da kullum ta PPRAC ta bai wa gwamnan jihar Borno lambar yabo a matsayin gwarzon shekara wajen shugabanci na gari. An...
Ƙungiyar masu larurar laka ta ƙasa ta yi kira ga masu hannu da shuni kan su riƙa tallafawa masu fama da cutar. Shugaban ƙungiyar na jihar...
Hukumar dakile yaduwar cutuka ta kasa NCDC ta ce, a jiya Lahadi an samu Karin mutane 318 masu dauke da cutar a Corona a jihohi 13...
Hukumar yaƙi da rashawa ta jihar Kano ta gayyaci shugaban hukumar lura da ƙwaryar birnin Kano Engr. Abdullahi Garba Ramat domin amsa tambayoyi kan wasu zarge-zarge....
Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce, yana nazarin takardar da jami’ar East Carolina (ECU) ta fitar wadda ta musanta ba shi matsayin Farfesa. Mai...
Jami’ar East Carolina (ECU) da ke ƙasar Amurka ta musanta bai wa gwamnan Kano aikin koyarwa da kuma Farfesa. Rahoton jaridar Premium Times ya rawaito jami’ar...
Ana dai cigaba da gudanar da bikin cikar Freedom Rediyo shekaru 17 ga wasu daga cikin.
A gobe alhamis ne majalisar dokokin jihar kano za ta fara zaman sauraron ra’ayin ul’umma danga ne da kudirin kasafin kudin badi. Shugaban kwamtin kasafin kudi...
Tsohon Jakadan Najeriya a Amurka, dama wasu kasasshe, Ambasada Sani Bala ya bayyana gidan Radio Freedom a matsayin wata makaranta mai zaman kanta, da al’umma da...
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandare wato JAMB za ta shirya jarabawar gwaji ga wadanda suka nemi aiki a hukumar kula da shige da...