

‘Yan kungiyar sa kai da aka fi sani da Vigilantee sun yi nasarar kashe wasu ‘yan bindiga biyu a kauyen ‘Yantara dake karamar hukumar Danmusa a...
Kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint-Germain ta tabbatar da samun ‘yan wasan ta guda uku dauke da cutar COVID-19. Kungiyar ta bayyana haka ne ta cikin...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da ranar 1 ga watan Nuwamban kowacce shekara a matsayin ranar Matasa. Ministan wasanni Sunday Dare ne ya bayyana hakan...
An cimma yarjejeniya tsakanin kungiyar kwallon kafa ta Barcelona da dan wasan tsakiyar Liverpool, Georginio Wijnaldum da kungiyar ke zawarci. Liverpool ta amince da sayar wa...
Mahaifin dan wasan gaban kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Lionel Messi, wanda yake shirin canja sheka ya sauka a kasar Spain, domin tattaunawa da shugaban kungiyar,...
Shugaban majalisar wakilai Femi Gbajabiamila ya sauka a kasar Ghana a yau don ganawa da takwaran sa, a wani mataki na warware rashin fahimta tsakanin ‘yan...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na jagorantar taron majalisar zartar ta kasa ta kafar Internet karo na 14, a babban birnin tarayya Abuja. An dai fara taron...
Abba na Annabi Gwale daga jam’iyyar APC ce wa yayi abun kunya ne ace karamar hukuma kamar ta Gwale dake cike da manyan jiga-jigan gwamnatin Ganduje...
Shi kuwa Aminu kosasshe ce wa yayi bai kyautu iyayen yara su rika zargin gwamnatin Ganduje ba bisa faduwa da daliban jihar Kano suka yi a...
Ma’aikatan Kamfanin S. Roda and Sons Nigeria Limited dake unguwar tukuntawa, a karamar hukumar birni sun koka dangane da rashin adalcin da aka musu a kamfanim....