

Hukumar kiyaye afkuwar haddura ta kasa FRSC ta yi Karin girma ga wasu manyan jami’an ta guda saba’in da tara zuwa matsayin mataimakan kwamandan hukumar. Hakan...
Shugaban kamfanin mai na kasa NNPC Mele Kyari yace gwamnatin tarayya ta Rufe Matattun man kasar nan saboda rashin gudanar da ayyukansu yanda ya kamata. Shugaban...
Gwamnatin tarayya ta bai wa shugaban hukumar manyan asibitocin kasar nan umarnin da ta maye gurnbin likitocin da suka tsuduma yajin aiki da ‘yan hidimar kasa...
An sake samun wani kwamishina a gwamnatin Godwin Obaseki da ya ajiye aikin sa wanda ya sanaya kawo yanzu kwamishinoni 3 ke nan sun mika takardar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kafa kwamitin bunkasa Najeriya da na nan da shekaru 30 da aka yi lakabi da Agenda 2050. Ana sa ran wannan...
Kamfanin shirya gasar League ta kasa, LMC ya shirya wayar da kan kungiyoyin gasar cin kofin kwararru ta kasa dangane da tattara bayanan neman lisisi. Za...
Masu ruwa da tsaki a harkokin kwallon kafa a Afrika za su yanke hukunci kan ci gaba da gasar Champions League da kuma gasar cin kofin...
Kungiyar kwallon kafa ta Aston Villa ta kammala cinikinta da Brentford kan dan wasa Ollie Watkins. Aston Villa dai ta sayi Watkins kan kudi Yuro miliyan...
Tsohon mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan majalisar wakilai Abdurrahman Kawu Sumaila ya ce, baya goyon ƙarin farashin mai da gwamnatin tarayya ta yi. Kawu...
Kungiyar bayar da Agaji ta RED CROSS ta ce akalla mutane dubu 23 mafi yawancin su yara ne suka bata a Najeriya musamman a yankin arewacin...