

Wasu ƴan bindiga sun yi awon gaba da mutane huɗu tare da sace dukiya mai yawa a garin Nahuce na ƙaramar hukumar Bungudu da ke jihar...
Zakakurin dan wasan kungiyar kwallon kafa ta Barcelona, Lionel Messi, ya dawo sansanin kungiyar domin ci gaba da daukar horo, bayan gaza cimma burin sa na...
Ƙungiyar masu kamfanoni a unguwannin Bompai da Tokarawa ta ce, akwai yiwuwar ta rage ma’aikata a kamfanunuwan sakamakon ƙarin farashin wutar lantarki. Shugaban ƙungiyar masu masana’antu...
Babbar kotun jiha mai zamanta a Miller Road karkashin jagorancin mai shari’a Aisha Mahmud Ibrahim, ta fara sauraron karar da aka gurfanar da wasu mutane uku...
Kotun majistire mai lamba 42 karkashin mai shari’a Hanif Sanusi Yusuf, ta aike da wani matashi mai suna Auwal Abdullahi Ayagi gidan gyaran hali, bisa zarginsa...
Sama da shaguna hamsin ne suka kone kurmus sakamakon konewar wata tankar dakon mai a garin Lambatta da ke karamar hukumar Gurarar ta Jihar Niger. Lamarin...
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da karatu na biyu na gyaran dokar masarautun jihar, wadda Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya mika bukatar hakan. A kwanakin...
Kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta kasa ta tsunduma yajin aikin sai baba ta gani a sakamakon rashin biyan mambobinta wasu hakkkokinsu tun daga shekarar 2016...
Gwamnan jihar Kano Dr, Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci zaman majalisar zartawa na jiha a gidan saukar baki na Kano a babban birnin tarayya dake Abuja....
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano ta ce ta fitar da wasu sabbin tsare-tsare a kokarin da take yi na yaki da cutar zazzabin cizon sauro. Kwamishinan...