

Gwamnatin tarayya ta fara shirye-shiryen bada Umarnin bude makarantu a fadin kasar bayan shafe Tsawon lokaci a kulle sakamkon Annobar cutar Covid 19 Shugaban kula da...
Gwamnan jihar Nasarawa Abdullahi Sule ya kaddamar da ma’aikatar kula da kan iyakoki na jihar tare da manbobin da za su yi aiki a hukumar. Gwamnan...
Shugaban hukumar shirya gasar Bundesligar kasar Jamus, Christian Seifert, ya ce kungiyoyin kwallon kafar dake buga gasar za su rinka sauyin ‘yan wasa sau biyar a...
Dan wasan tsakiyar kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid, Luka Modric ya ce ya na da tabbacin cewa kungiyar kwallon kafa ta Barcelona za ta ci...
Bashir Sanata daga jam’iyyar PDP tsagin Kwankwasiyya ya ce, jam’iyyar APC mai mulki kama karya kawai ta ke musamman a lokutan zaɓe wanda hakan ya nun...
Shugaban ƙungiyar alarammomi ta jihar Kano Malam Tukur Ladan yace, alarammomi sun cire tsammanin samun sassauci daga gwamnatin Ganduje kasancewar ta gaza taɓuka wa talakawan jihar...
Shugaban hukumar kwallon kafa ta kasa NFF, Amaju Pinnick, ya baiwa wani kamfani kwangilar samar da mai horas wa wanda zai jagoranci kungiyar kwallon kafa ta...
Kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles za ta kara da kasar Côte d’Ivoire da kuma Tunisia a wasannin sada zumunta na kasa-da-kasa a watan Oktoba...
Hukumar kwallon kafa ta kasa wato NFF ta tabbatar da ce wa mutane guda 4 daga cikin ma’aikatan ta sun kamu da cutar Corona. Shugaban hukumar...
Gwamnatin Kano ta amince da fitar da kudi Naira Miliyan Dari Biyu da Hamsin da Bakwai domin biyawa daliban dake karatu a kasar Masar kudaden makarantunsu....