Gwamnatin tarayya tace babu wanda ya kamu da cutar Corona Virus, a cikin mutum goma sha hudu da suka yi mu’amala da wanda ya shigo da...
Kwamishinan yada labarai na jihar Kano kwamaret Muhammad Garba ya ja hankalin kungiyoyin ‘yan jaridu na gidajen rediyoyi dasu mayar da hankali wajen gudanar da ayyukansu...
Kotu mai lamba 72 dake Nomansland a Kano, ta bayar da belin mawakin siyasar nan na jihar Katsina mai suna Muhammadu Buhari wanda aka fi sani...
Fitaccen jarumi kuma Mawaki Garzali Miko, ya koma garin Azare na jihar Bauchi domin cigaba da gudanar da ayyukansa na fina-finai da waka. Wata majiya mai...
Da farko dai wata mota ce da tayarta ta fashe ta abkawa matafiya a daidai Kai-da-Kafa kusa da kwanar Freedom Shaidun gani da ido sun ce...
Kungiyar masu kiwon zuma ta kasa wato Apicultural society of Nigeria, ta ce, za ta dauki tsauraran matakai kan masu sayarwa jama’a gurbatacciyar zuma. A cewar...
Hukumar ya ki da cin hanci da rashawa ta kasa EFCC, zata binciki tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, bisa kan zargin karkatar da...
Gwamnatin jihar Kano ta samar da layukan waya biyar wadanda jama’a za su yi amfani da su, don neman daukin gaggawa da zaran sun ga wata...
Daga cikin damben da akayi akwai dambe tsakanin shagon Alhazai da shagon Kwarkwada turmi uku babu wanda ya samu nasara bahagon Ibro da Dunan Yellow suma...
Rundunar Sojin kasar nan ta musanta labarin kai mata hari a Barikin Maimalari dake jihar Borno, da aka ce ‘yan Boko Haram sanye da kayan Majalisar...