Shugaban Gidauniyar tallafawa Marayu da gajiyayyu ta Ramadan Trust Initiative da ke Masallacin juma’a na Alfurkan dake Kano Alhaji Kabiru Isyaku, ya yi kira ga al’ummar...
Kungiyar Inuwar Musulman Najeriya wato Islamic Forum of Nigeria, ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari daya rubanya kokarinsa wajen kawo karshen matsalar tsaro dake addabar yankin...
Mai Martaba Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi II ya jagorancin sallar jana’izar marigayiya Hajiya Hauwa Sanusi wadda aka fi sani da Nanin Kofar Nassarawa. Anyi jana’izar...
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano, ta ce, mutane tara ne suka rasa rayukansu, sakamakon ibtila’in gobara da hadurran ababen hawa da suka wakana a watan...
Kungiyar masu sayar da Lemo da Mangwaro ta Kasuwar ‘Yanlemo a Kano tace suna tsaftace kayan marmarin da ake siyarwa ga mutane da kuma tsaftar kasuwar...
Dan wasan kasar nan na wasan kwallon Tennis, Aruna Quadri, ya tafi jinyar rauni na mako uku sakamakon rauni da ya samu a cinyar sa. Aruna...
Kungiyar Direbobin Tifa ta kasa reshen jihar Kano ta ce ko wace motar tifa dake dibar yashi a Kano tanada cikakken burki, ba kamar yadda wasu...
Hukumar kwallon kafa ta kasar Brazil, CBF, ta fara tattaunawa da kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint Germain, don cimma matsayar dan wasan ya jagoranci tawagar...
Karamin ministan lafiya, Olorunnimbe Mamora, ya ce kasar nan ta amfana matuka tare da samun kudin shiga ta hannun masu zuwa a duba lafiyar su a...
Wasu ‘Yan bindiga sun harbe mutane biyu a garin Sansan da ke yankin karamar hukumar Dambatta a nan jihar Kano. Rahotanni sun ce ‘yan bindigar sun...