

Shugaban karamar hukumar Nassarawa Alhaji Lamin Sani, yace karamar hukumar zata cigaba da aikin data dauko na gina shaguna a layin Sarauniya dake unguwar Dakata. Hakan...
Gwamnatin jihar Lagos, ta sanar da sake bullar cutar Corona Virus, a jihar bayan samun wata mata mai shekaru 30, da ke dauke da ita...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce ta gano maganin cutar Coronavirus da ta addabi al’umma a sassa daban-daban na duniya. Babban kwamandan hukumar Hisbah Sheikh...
Kungiyar iyayen dalibai ‘yan asalin jihar Kano dake karantar likitanci a kasar Sudan ta nemi gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje kan ya taimaka musu...
Kungiyar tsofaffin daliban Kwalejojin Kimiyya na jihar Kano da Jigawa KASSOSA, ta yi Allah wadai da halayyar wasu daliban Kwalejin Kimiyya ta Dawakin Tofa na tada...
Shugaban sashen nazarin lalurar koda na asibitin koyarwa na Aminu Kano Saminu Muhammad ya ce, rashin magance kananan cututtuka da ke addabar al’umma da wuri na...
An shawarci gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari, da ta shigo da masu rike da mukaman gargajiya da sarakunan musulunci wajen magance matsalar tsaro data dabaibaye kasar nan....
Majaisar dokokin jihar Kano ta dakatar da wasu mambobinta guda biyar sakamakon zarginsu da tada hatsaniya a makon jiya. A cewar majalisar dakatarwa wadda ta fara...
Shugabar taron baje kolin sana’oin da mata ke gudanarwa Hajiya Fatima Ali Hamisu ta bayyana cewa akwai bukatar a samar da kasuwar da mata zalla zasu...
Kungiyar dalibai musulmai ta kasa reshen jihar Kano ta shawarci al’ummar musulmai dasu kasance masu ruko da sana’oin dogaro da kai a maimakon yawan dogara neman...