

Mukaddashin shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa EFCC lbrahim Magu ya ce kwalejin hukumar zata samar da kwasa-kwasai kan yadda za a...
Hukumar Kwallon kafa ta kasar Guinea , wato Federation Guinean de Football (FGF) ta roki hukumar Kwallon kafa ta kasa Nigeria Football Federation (NFF), da ta...
Mai horas da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Manchester City Pep Guardiola yace a shirye kungiyar take data gabatarwa da kotu hujjojin dake nuna cewa...
Daga gasar cin kofin Zakarun nahiyar turai wato Champions league, wasannin da suka gudana a yau , kungiyar Kwallon kafa ta Chelsea ta Debi kashin ta...
Majalisar dokokin jihar Kano ta karbi rahoton kwamitin wucin gadi kan dokar harkokin kudi ta shekarar 2019 wanda majalisar ta kafa don ya rika bibiyar yadda...
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, ta sanar da rasuwar tsohon dan wasanta kuma tsohon dan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles, Kabiru Baleria....
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje yayi alkawarin fara gurfanar da iyayen yaran dake bara a gaban kotu. Cikin wata sanarwa mai dauke da sahannun...
Wani malami ya azabtar da dalibinsa karamin yaro, wanda har ta kai ya nakasa a hannu, a karamar hukumar Sumaila dake nan Kano. Ana zargin malamin...
Wani mutum mai suna Bello Ibrahim, ya yi korafi akan matarsa Hauwa’u Aliyu wacce ya ce, su na zaune a cikin kwanciyar hankali har ta kai...
Al’ummar unguwar Gandun Albasa sun koka bisa yadda batagari suka addabesu. Dagacin yankin Gandun Albasa Injiniya Alkasim Abubakar ya bayyana rashin jin dadinsa bisa yadda batagari...