Ministan cikin gida Janal Abdulrahman Dambazau mai ritaya ya gana da shugabannin jami’an tsaro sakamakon rikicin da ya kunno kai a jihar Filato na kashe makiyaya....
Kungiyar tarayyar turai EU ta ce za ta kashe yuro miliyan dari da arba’in da uku kwatankwacin sama da naira biliyan sittin domin tallafawa gwamnatin jihar...
Hukumar kididdiga ta kasa NBS ta ce mutane miliyan goma sha shida ne ba su da aikin yi a kasar nan cikin watanni hudu na karshen...
Hukumar kula da jinginar da kadarorin gwamnati ta kasa ICRC ta ce za ta shiga tsakani domin sasanta hukumar kula da filayen jiragen sama ta kasa...
Gwamnatin jihar Taraba ta musanta zargin cewa ta siyo makamai ta rabawa kungiyoyin sakai don farwa Fulani makiyaya a kokarin da take na kaddamar da dokar...
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da wata cibiya da manoma za su rika tuntuba domin samun bayanai kan harkokin noma da nufin bunkasa bangaren noma a kasar...
Gwamnatin Najeriya ta kare matakin da ta dauka na nada Ahmed Rufa’I Abubakar a matsayin sabon shugaban hukumar leken asiri ta kasa NIA. Babban mataimaki na...
Jihohi goma sha shida cikin talatin da shida na kasar nan ne suka nuna aniyar su ta shiga cikin shirin nan na ware wuraren kiwo ga...
Hukumar shige da fice ta Najeriya ta karawa jamianta dubu 8821 girma a shekarar 2017 da ta gabata. A wata sanarwa da mai Magana da yawun...
Mai martaba Sarkin Kano Muhammadu Sanusi na biyu yayi alwashin taimakawa gwamnatin tarayya da jami’an tsaro wajen ganin an magance rikicin al’umma da yake faruwa a...