Gwamnatin tarayya ta bukaci sashen kula da hada-hadar kudi ta kasa NFIU da ya rufe asusun ajiyan banki guda biyar mallakin babban jojin kasa Walter Samuel...
Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya kara jaddada matsayar sa na cewa matukar ya samu nasara a zaben shugaban kasa da za a yi...
Kwamitin shugaban kasa da ke sanya ido don kawo gyara kan ayyukan ‘yan sandan sashen yaki da ‘yan fashi da makami wato Presidential Investigation Panel on...
Jami’ar jihar jigawa ta Sule Lamido ta sami nasarar lashe gasar mahawara ta Jami’o’in kasashen Afrika ta Yamma karo na 2 ta bana. Jami’ar ta Sule...
Gwamnantin jihar Kano ta ce umarnin da wata babban kotun birnin tarayya Abuja ta bayar na bukatar hukumar EFCC ta gaggauta bincika maid akin gwamnan jihar...
Rahotanni na nuni da cewa an samu yamutsi sanadiyyar sanya Hijabi a jami’ar Fasaha Ladoke Akintola dake jihar Oyo. An dai umarci kimanin dalibai 50 da...
Hukumar zabe ta kasa (INEC), ta ce ta gano wasu sabbin hanyoyi da wasu baragurbin ‘yan siyasa su ke son amfani da shi wajen sayan kuri’un...
Kungiyar Bokon Haram ta kai hari sansanin sojan kasar nan dake birnin Maiduguri, yayin da suka cina wuta a wasu daga daga cikin gidajen ‘yan gudun...
Wata babbar kotun birnin tarayya Abuja da ke zama a Maitama ta bukaci a gaggauta saurarar karar da aka shigar gabanta na tilsatawa hukumar EFCC ta...
Kugiyar al’ummar Musulmi da ke jihar Lagos ta buka ci da a samar da kotun shari’ar musulunici da za ta dinga shari’a kan al’amuran da suka...