Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce, tashin hankalin da aka shiga a kasar Libya na daya daga cikin dalilan da suka sa ake samun tashin hankali...
A jiya Juma’a rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da kashe mayakan kungiyar Boko Haram su 6 a yayin wani simame da rundunar ta kai, da nufin...
Gwamnatin jihar Kano ta bukaci jama’ar jihar da su rika kula da yadda su ke mu’amala da wuta a wannan lokaci na hunturu don kaucewa hadarin...
Hukumar gudanarwar asibitoci ta jinahr Kano ta gargadi dukkanin asibitocin gwamnatin jihar da su daina ajiye kudi a asibitin, maimakon hakan ko yaushe su rika kaiwa...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi wata ganawar sirri da babban sufeton ‘yan sandan Najeriya Ibrahim Idris yau juma’a, a fadar Villa da ke Abuja. Rahotanni sun...
Gwamnatin tarayya ta ce manufar kiran taron tattaunawa da kungiyoyin kwadago da za a yi a gobe juma’a shi ne domin, domn dakile barazanar shiga yajin...
A yanzu haka ana dakon abin da ka iya kasancewa a cikin rundunar yan sanda ta kasa, sakamakon kammalar lokacin ritayar babban sefeto yan sandan kasar...
Kamfanin mai na kasa NNPC, ya ce, adadin danyen man da kasar nan ke fitarwa a duk rana a cikin shekarar da ta wuce, ya karu...
Kungiyar malaman jami’o’I ta kasa ASUU ta ce yajin aikin da da take yi a yanzu da ya shiga sati na bakwai, sun tsundumane saboda girmama...
A jiya Talata, kakakin rundunar sojan kasar Masar ya bayar da sanarwar, sojojin ruwan kasar sun isa kasar Saudiyya, domin hadin gwiwa da takwarorinsu na kasashen...