Hukumar lafiya ta duniya WHO ta kaddamar da kwamitin kartakwana kan rarababa kayayyakin dakile cutar COVID19 na Majalisar dinkin duniya. Babban daraktan hukumar Dr, Tedros Ghebreyesus...
Shugaban bankin bada lamuni na duniya Kristalina Georgieva ta ce bullar Annobar cutar Coronavirus zai haifar da koma baya ga tattalin arzikin duniya baki daya. Kristalina...
Wani masanin tattalin arziki dake kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar Kano Dr Gazali Ado, ya bayyana ta’azzarar yaduwar annobar COVID-19 da cewa, ta faru ne...
Shugaban hukumar kwallon kafar jamus (DFL) Christian Seifert, yace ana shirye shiryen dawowa gasar a farkon watan Maris, ba ‘yan kallo. A baya dai an dage...
Bayan shafe kwanaki talatin da biyu a cikin Kurkuku , a kasar Paraguay tsohon gwarzon dan wasan duniya karo biyu dan kasar Brazil Ronaldinho, da dan...
Shugabar cibiyar kawo Canji, wato ‘center for change’ Dakta, Joe Okei- Odumakin, ta bukaci gwamnatin tarayya da ta gufanar da wadanda aka kama suna da hannu...
Wani likitan Dabbobi Dakta Muhd Abdu, yace cutar Corona ta hana masu kiwo sakewa wajen nemo abincin dabbobi harma da masu sana’ar noma da da sauransu....
Amurkawa dubu biyu ne suka rasa rayukansu cikin kwana guda, sakamakon ci gaba da yaduwar cutar corona. Kididdiga da jami’ar John Hopkins ta fitar, ta ce,...
Wasu ‘yan Najeriya 7 sun kamu da cutar Coronavirus a China, bayan da aka yi musu gwaji suna dauke da cutar, ya yin da suka ci...
Wani Babban Jami’in Banki Mai kula da shiyyar Arewa ma so yamma, Dakta Sani Yahaya , yace bankin zai bada tallafin kayan taimako na yaki da...