Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ayyana nahiyar Afurka a matsayin yankin da yayi bankwana da cutar shan inna wato Polio. A cewar hukumar ta WHO...
Kungiyar kwallon kafa ta Marseille dake kasar faransa ta ce an samu karin ‘yan wasa guda uku da suka kamu da annobar cutar Corona, bayan mutun...
Mahukuntan shirya gasar League 1 ta kasar Faransa ta dage wasan kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint Germain da za ta yi a wasan farkon gasar...
Rundunar ‘yan sandan kasar nan ta ce nauyin kula da albashi da kuma ‘yan kunji-kunji na ‘yan sandan al’umma da gwamnati ke kokarin kirkirowa a kwanan...
Fadar shugaban kasa ta ce da yawa daga cikin jihohin da ke ikirarin neman basu damar kirkiro da ‘yan sandan jihohi ba sa ma iya biyan...
Gwamnatin Jihar Kano ta amince da daukan alarammomi sittin da za su koyar a makarantu goma sha biyar da gwamnatin ta samar don koyar da almajirai...
Gwamnatin tarayya ta ce, har yanzu ba ta tsayar da lokacin da za a bude makarantu kasar nan. Karamin minstan ilimi Mr Chukwuemeka Nwajuba ne ya...
Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi amfani da tattaunawa da kuma bin hanyoyin siyasa wajen shawo kan matsalolin tsaron da suka...
Sarkin Hausawan Afrika kuma Sardaunan Jihar Agadaz Dakta Abdulkadir Labaran Koguna, ya bukaci dalibai da su mayar da hankali wajen koyo tare da sarrafa harshen hausa....
Sarkin Karaye Alhaji Dr, Ibrahim Abubakar na II ya bayyana goyan bayan shi kan hukuncin yin dandaka ga duk wanda aka kama da laifin yin fyade....