Makwabta da haɗin kan ƙungiyar kare haƙƙin ɗan Adam ta Human Right Network da kuma jami’an ‘yan sanda, sun samu nasarar kuɓutar da wani matashi da...
Hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da rashawa ta Kano ta ce, tuni waɗanda ake zargi da zaftarewa malamai kuɗin addu’a suka fara mayar da kuɗin ga...
Majalisar dokokin jihar Kaduna, ta dakatar da tsohon mataimakin shugaban majalisar Muktar Isa Hazo da wasu ƴan majalisa biyu har tsawon wata tara. Dakatarwar ta biyo...
Wata matashiya mazauniyar unguwar Tudun Maliki a nan Kano ta yi ƙorafin cewa kwamandan hukumar Hisbah na ƙaramar hukumar Kumbotso ya ci zarafinta. Matashiyar wadda ta...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sakon taziyarsa ga iyalan shahararen dan kasuwarnan da ke nan Kano, Alhaji Shehu Rabi’u. Wannan na cikin wata sanarwar mai...
Mataimakin shugaban kasa farfesa Yemi Osinbajo ya kara jaddada matsayar gwamnatin tarayya na kirkiro da guraben ayyuka akalla miliyan biyar ga al’ummar kasar nan Farfesa Yemi...
Kungiyar gwamnonin arewa maso gabashin kasar nan ta bukaci gwamnatin tarayya da ta kara azama a yaki da ta ke da kungiyar Boko Haram. Gwamnonin sun...
Masu garkuwa da mutane sun kama matar Dan majalissar jiha mai wakiltar karamar Hukumar Gwiwa a jihar Jigawa. Masu Garkuwar su 6, sun shiga garin Tsubut...
Al’umma a Kano sun jima suna zargin masu motocin daukar kaya na Tirela da haifar da cunkuoson ababen hawa a manyan kasuwanni da titunan jihar Kano....
Kungiyar ma’aikatan man fetur da iskar gas ta kasa NUPENG ta bai wa mambobinta da ke shiyyar Lagos umarnin dakatar da rarraba man fetur a jihar...