A halin da ake cikin majalisar dattijai ta shiga ganawar sirri na gaggawa don tattauna sakamakon batun daukar ma’aikata aiki dari bakwai da saba’in da hudu...
Gwamnatin tarayya ta ce daga karfe 12 na daren Juma’a ne za’a rufe gadar Third Mainland Bridge don aiwatar da wasu gyare-gyare. Ministan ayyuka da gidaje...
Gwamnatin tarrayya ta yi gargadin ce mai yuwa ne za’a sake samun barkewar cutar Corona a kasar nan muddin aka dakile cigaban da aka samu. Sakataren...
Majalisar datijjai na tsaka da tantance shugaban hukumar dake kula da kamfanonin sadarwa ta kasa NCC farfesa Umar Danbatta a wa’adin mulki karu na biyu. Wannan...
Mai rikon hukumar bunkasa yankin Niger Delta ta kasa farfesa Kenebradikumo Pondei ya suma ya yin da yake amsa tambayoyin kwamitin dake kula da yankin Niger...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na ganawar sirri da babban hafsan sojan kasar nan Tukur Buratai fadar sa dake Abuja. Sai dai kawo yanzu ba’a bayyana dalilan...
Kimanin mutane 19 ne ake kyautata zaton sun rasa rayukan su a dajin Kukum dake karamar hukumar Kaura a jihar Kaduna, bayan da ‘yan bindiga suka...
Jarumi kuma mai shirya fina-finai a masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood Abdul’azeez Muhammad Shareef wanda akafi sani da Abdul M. Shareef ya ce rashin saka...
Shugaban Majalisar Dattawa Ya Nisanta Kasansa Da Takarar 2023 Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya Allah wadarai da wani rahoto da ya danganta shi da takarar...
Majalisar wakilai ta gayyaci ministan kula da yankin NIGER Delta Sanata Godswill Akpabio da ya gurfana gaban kwamitinta mai kula da yankin na Niger Delta don...