Ranar 26 ga watan Agustan kowace shekara ce ake gudanar da bikin ranar harshen Hausa ta duniya. Yau shekaru shida kenan da wasu fitattun masu amfani...
Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano tace ba zata lamunci yadda masu yabon fiyayyen halitta Annabi Muhammad (s.a.w) ke wuce gona da iri ba musamman a...
Ministan Noma na ƙasa Alhaji Sabo Muhammad Nanono ya ƙalubalanci gwamnatocin jihohi da ƙananan hukumomi kan matsalar tsaro a Najeriya. A wata zantawa da ministan yayi...
Wasu masu bibiyar Freedom Radio kenan suka aiko da saƙon yadda aka wayi gari yau Talata 25-08-2020 a yankunan su. S Kwayo Sauna Kawaji “a gaskiya...
Gwamnatin jihar Kano ta ce a jiya Alhamis an sami karin mutane 9 masu dauke da cutar Covid-19 cikin mutane 120 da aka yiwa gwaji, wanda...
Ƙungiyar marubutan internet ta Arewacin ƙasar nan wadda aka fi sani da Arewa Bloggers ta shawarci marubuta da su mayar da hankali wajen al’amuran da za...
Gwamnatin Kano ta bayyana cewa kashi 83 cikin 100 na cutar Corona ya fi shafar kananan hukumomi 10 na jihar. Babban jami’in kwamitin kar ta kwana...
Majalisar zartarwar jihar Kano ta amince da kafa kwamitin da zai yi nazari kan hanyoyin kilomita 5 dake kananan hukumomin jihar da nufin sake musu fasali...
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta kama wasu matasa guda 4 da ake zargi da aikata fashi da makami a ƙaramar hukumar Malammadori. Rundunar tace ta...
A yau Juma’a ne dai kungiyoyin Barcelona da Bayern Munich za su kece raini a wasan daf da kusa da na karshe wato (quarter final) a...