Yau Asabar ne za a gabatar da Muƙabalar nan ta Malaman Kano da Malam Abduljabbar Kabara, bayan shafe watanni biyar ana jira. A watan Fabrairun da...
Shugaban hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa NDLEA Burgediya janar Muhammad Buba Marwa mai ritaya, ya yi kira ga iyaye a ƙasar...
Ƴan bindiga sun kashe mutane sama da ɗari a ƙasar Burkina Faso. Rahotanni sun ce ƴan bindigar sun kashe mutanen ne a wani ƙauye da...
Hukumar kula da madatsun ruwa ta kasa (NIWA) ta ce, ya zuwa yanzu, masu aikin ceto sun samu nasarar tsamo gawarwaki 76, waɗanda suka rasa rayukansu...
Rahotanni daga garin Maiduguri na cewa mayakan kungiyar ISWAP sun kashe jagoran ƙungiyar Boko Haram Abubakar Shekau yayin wani batakashi da su ka yi a dajin...
Ƙungiyar da ke rajin kare martabar addinin islama ta Muslim Right Concern (MURIC), ta ja hankalin majalisar wakilai da cewa ka da ta kuskura ta halasta...
Ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Bauchi Yakubu Shehu Abdullahi, ya ce, gwamnan jihar ta Bauchi sanata Bala Abdulkadir Muhammed, shine ya sa aka dakatar da...
Rahotanni daga Zirin Gaza na cewa jiragen yaƙin sojin Isra’ila sun ci gaba da yi luguden wuta a birnin a yau litinin. Wannan na zuwa...
Dakarun Operation Hadin Kai na rundunran sojin ƙasar nan sun hallaka ƴan boko haram da dama a ƙauyen Dawuri da ke yankin ƙaramar hukumar Konduga a...
Wata ƙungiya da ke rajin kare martabar arewacin ƙasar nan mai suna Northern Reform Organzation ta yi tir da ci gaba da kisan kiyashi da ake...