

Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta tabbatar da mutuwar mutane 9 tare da jikkatar mutum guda, sakamakon harin da “yan bindiga suka kai a kauyen Ungwan...
Ƙungiyar malamai ta ƙasa reshen jihar Kaduna ta ce, babu wani malami a makarantar Firamare da zai zauna jarabawar cancantar da gwamnatin jihar ta shiryawa. Ƙungiyar...
Gwamnatin jihar Kaduna ta buƙaci rundunar sojin Najeriya da ta sake tura musu ƙarin jami’an tsaro don yaki da ayyukan ta’addanci da ya addabe su. Mataimakiyar...
‘Yan Bindiga sun kashe mutane shida a wani hari da suka kai kauyukan Zangon Kataf karamar a jihar Kaduna. Kwamishinan tsaro da al’amuran cikin gida Samuel...
Ministan sufuri Rotomi Amechi ya ce, za a fara aikin layin dogo da ya tashi daga Kano zuwa Kaduna a watan gobe na Yuli. Minsitan ya...
Rundunar sojin saman ƙasar nan ta tabbatar da cewa jirginta yayi hatsari. A cikin sanarwar da mai magana da yawun rundunar Air Commodore Edward Gabkwet ya...
Rundunar sojin saman ƙasar nan ta tabbatar da cewa jirginta yayi hatsari. A cikin sanarwar da mai magana da yawun rundunar Air Commodore Edward Gabkwet ya...
Wasu daga cikin manƴan shehunan ɗarikar Tijjaniya sun bayyana zabar sarkin Kano na goma sha huɗu a daular fulani Malam Muhammadu Sanusi na 2 a matsayin...
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta ce tsakanin watan Janairu zuwa Mayu ta samu nasarar kama wasu mutane 89 wadanda...
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai’I, ya ce, yana goyon bayan mulki ya koma yankin kudancin kasar nan a shekarar 2023, sai dai ya gargadi ‘ƴan...