Mahaifin malamin nan Malam Albani Zariya ya rasu. Mahaifin na sa mai suna Malam Adam Ɗanjuma ya rasu da asubahin ranar Laraba. Ministan sadarwa na kasa...
Iyalan marigayi Alhaji Abdulƙadir Balarabe Musa tsohon gwamnan tsohuwar jihar Kaduna sun ce za ayi jana’izar marigayin da karfe 4 na yamma bayan sallar la’asar. Za...
Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta cafke mutane 25 da ake zargi da hannu wajen wawashe kayan tallafin Corona a jihar. Jami’in hulɗa da jama’a na...
Gwamnatin jihar Kaduna ta sassauta dokar hana fita a ƙananan hukumomi 21 na jihar. Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida Samuel Arwan ne ya tabbatar da...
Gwamnatin jihar Kaduna ta sanya dokar hana zirga-zirga a kananan hukumomi 23 na jihar. Kwamishinan cikin gida da al’amuran tsaro na jihar Kaduna Samuel Arwan ne...
Masu kwashe shara sun tsunduma ya jin aiki a jihar Kaduna sakamakon rashin biyansu haƙƙoƙinsu da kamfanin lura da kwashe shara a jihar ya yi. Hannatu...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce, za a buɗe makarantun jihar daga ranar Litinin 19 ga watan Octoban da muke ciki, bayan shafe tsawon lokaci cikin hutu...
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun hallaka mutane tara a kauyen Kadai a karamar hukumar Giwa, a wanni kadan bayan da suka kai wani...
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-rufai ya sanar da naɗin Alhaji Nuhu Bamalli a matsayin sabon sarkin Zazzau na goma sha tara. Wannan na cikin wata...
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-rufa’i ya gabatarwa majalisar dokokin jihar kasafin kuɗin shekarar dubu biyu da ashirin da ɗaya. Kasafin ya kai naira biliyan dari...