

Gwamnatin jihar Kaduna ta amince da komawar sauran ɗalibai makaranta a ranar Litinin mai zuwa 22 ga watan Fabrairu, 2021. Ɗaliban da za su koma makarantar...
Asibitin koyarwa na Barau Dikko da ke jihar Kaduna ya bankaɗo wata da ke aiki da takardun bogi cikin ma’aikatan asibitin. Shugaban asibitin Farfesa Abdulƙadir Musa...
Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta yi ƙarin girma ga jami’anta ɗari uku da casa’in da biyar. Da yake jawabi yayin ƙarin girman Kwamishinan ƴan sandan...
Gwamnatin jihar Kaduna ta gargaɗi Kwalejin Fasaha ta jihar kan shirin buɗe makarantu a ranar Litinin. Gwamnatin ta dakatar da Kwalejin daga duk wani shirye-shirye na...
Gwamnatin jihar Kaduna ta umarci ma’aikata da ke ƙasa da matakin aiki na 14 su yi aiki daga gida. Hakan na cikin sanarwar da gwamnatin jihar...
Rahotanni sun ce da misalin ƙarfe 8 na dare ne gun-gun ƴan bindigar suka je unguwar ta Rigasa dab da tashar jirgin ƙasa. Jami’in hulɗa da...
Gwamnatin jihar Kaduna ta dakatar da Wazirin Zazzau Alhaji Ibrahim Aminu, wanda shi ne jagoran masu naɗa sarki a masarautar. Dakatarwar ta biyo bayan amsa takardar...
Mahaifin malamin nan Malam Albani Zariya ya rasu. Mahaifin na sa mai suna Malam Adam Ɗanjuma ya rasu da asubahin ranar Laraba. Ministan sadarwa na kasa...
Iyalan marigayi Alhaji Abdulƙadir Balarabe Musa tsohon gwamnan tsohuwar jihar Kaduna sun ce za ayi jana’izar marigayin da karfe 4 na yamma bayan sallar la’asar. Za...
Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta cafke mutane 25 da ake zargi da hannu wajen wawashe kayan tallafin Corona a jihar. Jami’in hulɗa da jama’a na...