Gwamnatin tarayya ta amince da kafa sababbin cibiyoyin kula da masu fama da cutar daji a wasu asibitoci goma sha biyu da ke sassa daban-daban na...
Hukumar taimakekeniyar lafiya ta jihar Kano ta fara yiwa masu bukata ta musamman rijistar tallafin lafiya kyauta, a wani mataki na inganta rayuwarsu da ta yaransu....
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya tsawaita wa’adin kwamitin karta-kwana na yaƙi da cutar Korona na ƙasa. Buhari ya ƙara wa’adin aikin kwamitin har zuwa watan Maris...
Najeriya za ta karbi jimillar kudi kimanin dala miliyan 143 daga asusun duniya na tallafawa harkokin lafiya wato ‘Global Fund’ don ci gaba da yaki da...
Daga Safarau Tijjani Adam Farfesa Ibrahim Danjummai ya ce rashin samun wasu sinadarai a jikin mutum na taka muhimmiyar rawa wajen haddasa ciwon suga a...
Daga Safara’u Tijjani Adam Hukumar lafiya ta Duniya WHO ta ayyana ranar 24 ga watan Oktobar kowace shekara a matsayin ranar yaki da cutar shan...
Lafiyar kwakwalwa ita ce jigon gudanar da rayuwar ko wane bil’adama, inda take shafar mu’amala da kuma zamantakewar rayuwa, ta hanyar shafar yanayin tunanin ‘dan adam...
Aisha Sani Bala Wani bincike da kwararru a fannin kiwon lafiya na hukumar lafiya ta duniya suka gudanar a shekarar 2013 ya gano cewa fiye da...
Hukumar kwallon kafa ta kasa NFF ta ce za a kara yi wa daukacin tawagar ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles gwajin cutar...
Masana a fannin kiwon lafiya sun alakanta yawaitar samun zazzabin cizon sauro da yanayin damuna, wanda a ko wace shekara a kan samu yawaitar jama’a da...