Gwamnatin tarayya ta amince da kashe biliyoyin nairori domin kammala wasu ayyukan raya kasa a jihar Kano. Ministan Samar da wutar lantarki ayyuka da gidaje Babatunde...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta rage kudin ruwa da masu kamfanonin sarrafa shinkafa su ke biya a bashin da suke karba daga gareta. Shugaban kwamitin...
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da Sakandare ta kasa JAMB; ta bukaci dalibai da su fara fitar da takardar shaidar jarabawarsu wato examination notification...
Hukumar kula da harkokin Wutar Lantarki ta kasa NERC ta baiwa kamfanonin rarraba Lantarkin wato DISCOs guda 11 wa’adin kwanaki 120 domin aiki da sabuwar nau’rar...
Wani shaida a karar da hukumar EFCC ta shigar gaban babbar kotun tarayya da ke Ikoyin Jihar Lagos Tosin Owobo, ya shaidawa Kotun cewa an gano...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta dakatar da wasu jami’an ta 205, sakamakon aikata laifuka daban-daban yayin zaben shekarar 2015. Shugaban hukumar na...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci shugabannin jam’iyya mai mulki da ta sake nazartar matakan da zai baiwa dukkanin shugabannin jam’iyyar karin wa’adin shugabanci jam’iyyar ta...
Cibiyar horas da Matasa sana’o’in dogaro da kai ta Abacha Youth Centre da ke nan Kano, ta bayyana rashin bibiya da yin tsari kan Matasan da...
‘Yan bindiga sun kashe wasu sojoji Tara da ke cikin rundunar dakarun Operation Cat Race a yankin karamar hukumar Birnin Gwari da ke jihar Kaduna. Rahotanni...
A kalla mutane hudu ne suka rasa rayukan su a jihar Neja sakamakon barkewar cutar sankarau. Kwamishinan lafiya na jihar Dr Mustapha Jibril ne ya sanar...