Masarautar Kano ta yi alkawarin shiga cikin al’amuran masu maganin gargajiya da nufin tsabtace harkokin bangaren ta hanyar kakkabe miyagun kalamai da zantukan batsa da kauda...
Asusun ba da lamuni na duniya IMF ya ce duk da farfadowa da tattalin arzikin Najeriya ke yi cikin sauri amma har yanzu kwalliya ba ta biya...
Gwamnatin jihar Kano ta ce ta biya kudin karatu ga wasu dalibai ‘yan asalin jihar Kano guda dari da talatin da biyar da ke karatun jinya...
Rundunar sojin kasar nan da takwararta ta kasar Kamaru sun ce sun kashe mayakan Boko-Haram guda talatin da biyar. Haka kuma sojojin kasashen biyu sun...
Jami’an Hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa sun yi wa tsohuwar Ministar Sufurin jiragen saman kasar nan Stella Oduah tambayoyi bayan gurfana da...
Gwamnatin Kano ta sake jadada kudirin ta wajen samar da hanyoyi a cikin jihar nan. Kwamishinan ayyuka, gidaje da sufuri Injiniya Aminu Aliyu ne ya bayyana...
Kungiyar tabbatar da dai-daito a ayyukan gwamnati SERAP ta bukaci gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari da ta kalli rahotan da kungiyar Transparency International ta yi fitar kan...
A yau Alhamis ne Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai jagoranci taron majalisar kasa a fadar sa dake Abuja. Wannan dai shi ne karo na 3 tun...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umurci rundunar sojin kasar nan da sauran jami’an tsaro da su karbe iko da harkokin tsaro a makarantar sakandaren koyar da...
Hukumar kididdiga ta kasa NBS ta ce kasar nan ta shigo da tataccen mai sama da lita biliyan goma sha bakwai a shekarar dubu biyu da...