Majalisar Wakilai ta umarci Rundunar ‘yan-sandan kasar nan ta fice daga shelkwatar kungiyar tsaro ta Peace Corps da ke birnin tarayya Abuja cikin Sa’o’i 48, da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna alhininsa bisa ga rasuwar daliban nan ‘yan asalin jihar Bauchi sama da ashirin sakamakon wani hatsarin mota da ya ritsa...
Da maraicen jiya ne aka gudanar da jana’izar daliban nan ashirin da daya da malaman su uku wadanda suka rasa rayukan su a wani hatsarin mota...
Gwamnatin tarayya ta ce jihohin kasar nan talatin da shida sun karbi tallafin sama da naira tiriliyan daya daga wajen gwamnatin tarayya tsakanin shekarar dubu biyu...
Rundunar Sojin kasar nan ta bayyana cewa ta na cigaba da barin wuta a dajin Sambisa a wani bangare na cigaba da tarwatsa mayakan Boko Haram....
Babbar kotun jihar Katsina ta tsayar da ranar 10,11 da kuma sha biyu ga watan Afrilun shekarar da muke ciki don ci gaba da sauraron karar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bukaci Sojoji su hada kai tare da sauran jami’an tsaro wajen bullo da sabbin dabaru domin kawo karshen aikin masu hare-haren...
Kungiyar da ke rajin tabbatar da dai-daito tsakanin jinsi ta jihar Kano wato CAGSI tayi kira ga majalisar dokokin Jihar Kani da ta amince da kudirin...
A jiya Lahadi ne Hukumar kiyayye auhadura ta kasa ta fayyace a hukumance yadda tsohun sanata John Shagaya daga jihar Filato ya mutu a sakamakon hatsarin...
Daraktan cibiyar wayar da kan al’umma game da shugabanci nagari da kuma tabbatar da adalci CAJA, Kwamared Kabiru Sa’idu Dakata, ya shawarci masu ruwa da tsaki...