

Babban hafsan rundunar sojin kasa ta kasar nan Laftanal Janar Christopher Musa ya bai wa al’ummar Najeriya tabbacin cewa dakarun rundunar soji za su yi duk...
Gwamnan jihar Ondo Rotimi Akeredolu ya rasu a ƙasar Jamus. Rahotonni sun bayyana cewa, marigayin gwamnan, ya rasu ne ya na da shekara Sittin da Bakwai...
Allah ya yi wa tsohon shugaban Majalisar Wakila ta Nijeriya Ghali Umar Na’Abba rasuwa ya na da shekaru Siitin da Biyar a duniya. Rahotonni daga iyalan...
Jam’iyyar APC a Kano ta zargi gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf, da yunkurin kitsa yadda za’a kwashe kudaden kananan hukumomi sama da biliyan takwas domin...
Gwamnatin jihar Filato ta tabbatar da mutuwar fiye da mutane Saba’in da shida a wani hari da wasu da ba’asan ko su waye ba suka kai...
Kafafen yaɗa labaran Isra’ila da wasu ƙasashen Larabawa sun ce Hamas da ƙungiyar Islamic Jihad sun ki amincewa da wata yarjejeniyar kawo karshen yaƙi a Gaza,...
Tsohon Gwamnan Babban Bankin Najeriya, Godwin Emefiele, ya musanta zarge-zargen satar dukiyar ƙasa da ake yi masa a wani rahoton Mai Bincike na Musamman kan harkokin...
Rundunar ‘yan Sandan jihar Kano, ta sanar da sunayen wasu mutane 72 da ta ke zarginsu da laifin bijirewa shirinta na samar da zaman lafiya ta...
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da horas da jami’an tsaro 2,500 a ranar Lahadi 24 ga watan Disamba 2023 da cibiyar tsaro ta...
Cibiyar bunkasa fasahar sadarwa da ci gaban al’umma a Kano CITAD, ta bukaci gwamnatin tarraya da ta kara zaburar da ma’aikatu da hukumomin kasar nan da...