Daga Abubakar Tijjani Rabi’u Tsadar kayan masarufi ta sanya rufe gidan abincin Naira Talatin a nan Kano, wanda a kwanakin baya al’umma kanyi tururuwa zuwa don...
Hadaddiyar kungiyar malamai ta kasa ta bukaci makarantu masu zaman kansu da su bi dokokin da aka shimfida wajen kare dalibai daga kamuwa daga cutar COVID-...
Gwamnatin tarayya ta yi karin gaske kan sake yin nazarin kudirin dokar da ta kafa ma’aikatar albarkacin ruwa ta shekara ta 2020, ta na mai cewa...
Babbar kotun jiha wacce mai shari’a Dije Abdu Aboki ke jagoran ta, ta wanke wani matashi mai suna Saifullahi Haruna Kabo da ake zargin da aikata...
Gwamnan jihar Barno Babagana Umara Zulum ya mika sakon ta’aziyarsa ga iyalan da al’ummar kasar nan bisa mutuwar babban Kwamanda dake rundunar Operation Lafiya Dole Kanal...
Gwamnatin tarayya ta ce jihohin kasar nan sun yi amfani da kudadden tallafin cutar corona da ta basu domin kawo karshen annobar a fadin kasar nan....
Gwamnatin jihar Kwara ta kaddamar da shirin tsaftace jihar ta hanyar yaki da yin bahaya a sarari a gefe daya kuma tare da samar da muhalli...
Kungiyar hadakar dattawan Arewa maso gabashin kasar nan sun bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya dauki matakin sauya shugabannin tsaron kasar nan. Wannan na cikin...
kungiyar ma’aikatan lafiya ta kasa JUHESU ta janye yajin aikin mako guda da ta tsunduma a baya-bayan nan, tare da bukatar mambobinta da su gaggauta komawa...
Hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da rashawa ta jihar Kano ta ce ta karɓo kuɗi har miliyan bakwai da aka karkatar da su a ma’aikatar noma...