Zauren kare kima da cigaban Kano na goyan bayan kirkiro masarautu hudu Zauren kare kima da cigaban Kano ya jaddada goyon bayansa bisa dokar kirkiro masarautu...
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya baiwa Kwamishinan ayyuka da cigaba Injiniya Mu’azu Magaji umarnin da a gyara gidan tarihi na Shattima a matsayin ofishin majalisar...
Kungiyar ma’aikatan dake samar da wutar lantarki ta kasa ta janye janye yajin aikin sai baba ta gani da tsunduma ajiya Laraba. Shugaban kungiyar ta kasa...
Makafi sun fusata kan yadda ake amfani da karin magana mai alaka da su, da wasu daga cikin ‘yan jaridu ke amfani da shi a kafafan...
Gwamnatin jihar Kano ta mayar da martani game da umarnin babbar kotun jihar Kano na dakatar da kaddamar da majalisar sarakunan jihar . A wata sanarwa...
Kungiyar ma’aikatan dake samar da wutar lantarki ta kasa ta tsunduma a yajin aikin sai baba ta gani a yau. Mataimakin shugaban kungiyar ma’aikatan dake Samar...
Hakimin Kumbotso Alhaji Ahmad Ado Bayero ya dakatar da mai unguwar Tudin Maliki, Abdullahi Yunusa bisa zargin sa da aikata zamba cikin aminci. Ana dai zargi...
Majalisar dokokin jihar Kano ta ce za ta rika bibiyar yadda kananan hukumomin jihar ke sarrafa kudadensu domin tabbatar da cewa, ayyukan da suke yi ye...
Babban bankin kasa CBN ya yi kira, ga Kungiyoyin manoman Auduga wadanda suka cigajiyar samun bashi na tsarin shirin bada rance ga manoma da su yi...
Majalisar karamar hukumar Ungogo ta ce za ta samar da gonar Rake na zamani a yankin domin bunkasa harkokin samar da kudin shiga a yankin. Mukaddashin...