A yayin da Najeriya ke bikin samun ‘yancin kai karo na 59 wani kamfanin hada motoci ya sha alwashin karfafa kokarinsa na ganin ya fara hada...
10:42 am Shari’ar Ganduje da Abba gida-gida A halin yanzu mai shari’a Halima Shamaki ta fara karantu hukucin ta kan bukatun da masu kara da suka...
Gwamanan jihar Gombe Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya, ya nada tsohon kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano Muhammad Wakili a matsayin mai bashi shawara na musamman kan harkokin...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ba da umarnin fitar da naira biliyan dari shida cikin watanni uku masu zuwa, domin gudanar da ayyukan raya kasa, a...
Tsohon shugaban hukumar zabe ta kasa INEC Farfesa Attahiru Muhammad Jega, yaja hankalin gwamnatin tarayya da na jihohin kasar nan da su yi gaggawar samarwa da...
Hukumar kula da ingancin magunguna da abinci ta NAFDAC ta kwace jabun kayayyaki da abinci da yakai kimanin Naira biliyan 3 a Kano. Shugaban hukumar ta...
An bayyana asalin makarantar share fagen shiga jamia ta CAS a matsayin mallakar al’ummar Igbo a jahar Kano. Daya daga cikin dattijan Najeriya kuma wanda yayi...
A cikin shirin za ku ji cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi alkawarin cigaba da sakar wa bangaren shari’a isassun kudi domin gudanar da ayyukansu...
A shekarar 1914 ne karkashin Jagorancin Gwamna Janar Fredrick Lugard ne aka hade yankunan arewa da kudu, karkashin kasa daya dunkulalliya, wadda aka sanyawa suna Nigeria....
Mutane 36 ne suka kamu da zazzabin ciwon shawara a Katsina Akalla mutane 36 ne suka kamu da zazzabin ciwon shawara a wasu kananan hukumomin guda...